A yau Laraba, Afrika ta Kudu tayi tir da takaita shigar da kayan agaji zuwa zirin Gaza da yaki ya daidaita da Isra'ila ke yi ...
Shirin shi ne kashi na biyu a wannan makon inda ya duba yadda ake samun sabanin da ke kai ga cin zarafi a zamantakewar aure.
Abin da ya dauki hankali a wannan dambarwa shi ne a karon farko, shi da kansa Sanata Godswill Akpabio ya jagoranci zaman ...
A ranar 31 ga watan Disamban 2021, Amurka ta janye ragowar dakarunta daga Afghanistan, inda ta dakatar da rudanin debe dubun ...
Wani rahoton cibiyar nazari da bincike ta Institute for Economics and Peace ya ayyana kasashen Mali, Nijar da Burkina Faso a ...
Sojojin Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo sun musanta a ranar Lahadi cewa an kama wasu mayaka 20 da ke da alaka da kisan ...
Shugaban Majalisar Dattawan, wanda yace tun daga 25 ga watan Febrairun daya gabata yake shan kiraye-kirayen waya akan batun, ...
Shirin fim mai taken “No Other Land,” labarin ‘yan gwagwarmayar Falasdinawa da ke fafutukar kare al’ummomin su daga yunkurin ...
Halin da manoman shinkafa a Zabarmari na jihar Borno ke ciki bayan 'yan Boko Haram sun kashe kinamin hamsin; Kasuwar Birnin ...
A shirin Nakasa na wannan makon za mu fara da bankwana ne da Fatima Mali mai aikin waye kai da ba da horon sana’oin hannu a ...
Kasuwar S&P 500 ta fadi da kashi 1.2 cikin 100 yayin da sama da kashi 80 cikin 100 na hannayen jarin da aka rufe ya yi kasa.